falalar salatin annabi

023.FALALAR ANNABI SAW. Tags. Download file Direct link. - Katafare kundin Hadisai da aka fassara 8 talking about this. Salatin Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi wa Salama, daya ne daga cikin manyan Ibadu, kuma addu’a ce daga cikin addu’o’i masu amfani duniya da lahira, kuma yana daga cikin abubuwan da ke nuna cikkakiyar soyayya da girmamawa ga Annabi SAW, kuma hakki ne … This content isn't available right now. Littafin koyon salatin Annabi cikin sauƙi DAGA IBRAHIM SHEME LITTAFI: Salatin Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wa Sallam: Matsayinsa Da Fa'idojinsa Da Sign in gida Falalar Salati Ga Manzan Allah (S.A.W) Daga. magani ne ga duk masifun duniya da lahira ne gaba daya. Tura Wannan Zuwa. Falalar salati ga Annabi (S.A.W) Mazon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce:“Wanda ya yi salata daya agare ni, Allah zai yi salati goma a gare shi”. Allah Madaukaki Ya ce: “Hakika abin koyi mai kyau ya kasance gare ku game da Manzon Allah, ga wanda yake nufin Allah da Ranar Lahira, kuma ya ambaci Allah da yawa.” Yana daga cikin hakikanin yi wa Annabi (SAW) salati ka yi koyi da Manzon Allah a cikin komai. SBM APPS. 2015 Tafseer Cast. Wannan manhajja tana aiki ba tare da an kunna data ba. wannan application yana kunshe da … Watarana malai'ku guda hudu sukazo gun manzon Allah (saw), malai'ika JIBRILU yacewa Annabi duk wanda yayi maka salati 10 to ni zan kama hannunsa na ketare dashi akan siradi ranar tashin Alkiyama, mala'ika MIKA'ILU yace ni kuma zan shayar dashi ruwan Alkausar, Ana son kamewa da yawaita zikiri da salatin Annabi da iyalan gidansa (a.s). Wannan littafin zai ilmantar da duk mai karatu a wannan ɓangaren. Wanda Ya Karanta Fatiha Sau 41 Bayan Sallar Asuba Kafin Fitowar Rana Kwana 41, Allah Zai Biya Masa Buqatar da Ya Tunkara Komai Girmanta, *Ciwon Kai*. Prier sur le Prophète sallal laahou aleyhi wa sallam est une recommandation d’Allah, soubehaanahou wa taala.. SALATIN ANNABI S.A.W •Yana hana tsufa •Yana kawo kyakkyawar cikawa •Yana kawo arziki •Yana kawo sitira •Yana kawo ni'ima •Yana kare hadari •Yana kawo yardar Allah “Abin da Manzon (Allah) ya zo muku da shi ku yi rike shi, kuma abin da ya hane ku, to ku hanu.”, Manzon Allah mai girma ya ce: “Ku yawaita salati gare ni, domin abin da za a fara tambayarku a kabari a kaina ne.” Kuma ya sake cewa: “Ku yi salati a gare ni, domin salatinku a gare ni, zakka ce (tana tsarkake ku) kuma ita ana ninka ladanta ninkin ba ninki.”, Wadansu mutane sukan ce: Lallai Manzon Allah ya umarce mu da yin salati a gare shi, kuma ita ce Salatin Ibrahimiyya kawai, ba Salatin Ibrahimiyya ba ce kadai. An karbo daga Abu Said al Khudri (RA) ya ce: Manzon Allah (SAW) ya ce: "Idan mutum ya dubi matarsa, ita ma ta kalle shi, sai Allah Ya dube su duba na rahama. Imamul Fakihani, ya ce “wurin da aka binne Manzon Allah (SAW) ya fi sama ya fi kasa”. 646 likes. jerin abubuwan dana wallafa. Page name: ZAYED SAEED IMAAM E-mail: saidzaidimam@gmail.com 20-SHAUWAL-143815-07-2017 RANAR ASABAR. Allahumma salli ala zujajati aklihi. Bayan haka, ya ku bayin Allah! Allahumma salli ala mishkati jismihi. Wadannan babu abin da suke bukata illa karantarwa da nuna musu salatin Annabi (S.A.W) na gaskiya, wanda ya zo da shi, wannan kuma shi ne halin da yawa daga cikin mutanen kasarmu. Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152]. Home Unlabelled FALALAR YIN SALATI GA ANNABI (S.A.W). guda {28} janhankali. Khudubah. Haka nan, Alkadiy Iyad ya ce “Babu wani wurin da ya kai a hada shi da wurin da aka binne jikin Manzon Allah (SAW) saboda abu biyu: na farko, cewar da aka yi ko wane mutum ana binne […] Don haka haƙiƙanin salati ga Annabi zaɓaɓɓe (ﷺ), shine ce haƙiƙanin bin Manzon Allah cikin imani da kyautatawa. Don haka hakikanin salati ga Annabi zababbe (SAW), ita ce hakikanin bin Manzon Allah cikin imani da kyautatawa. Abu sa’idul Badri{R} yace muna zauna tare da ... Kuma daka fada wasu daka cikin falalar salatil fati shin kaka ga wayanda sukai imani da ita basu karanta Alqur.anin ne? Aired. A gaski... Kalli Video Rawa Wanda Maryam Yahaya Tayi Kafin Ta Fara Fim A Kannywood... Sauke video anan  Download Video Here Asha kallo lafi... Shahararen dan wasan nan kuma fitaccen director kuma producer wajen shirya fina-finan hausa da kuma rera wakokin gambara,(hiphop) Adam a ... Sababbin Wakokin album din Fitaccen Mawaki Abdul D One   Saukar da fitattun wakokin Abdul D One a kyauta. Zumunci Da Kashe kashensa, Da ma Anfaninsa ga Dan Adam; Kada Kafara Soyayya! @Saheehul Jami'i. Haka nan, Alkadiy Iyad ya ce “Babu wani wurin da ya kai a hada shi da wurin da aka binne jikin Manzon Allah (SAW) saboda abu biyu: na farko, cewar da aka yi ko wane mutum ana binne […] “Lallai Allah Yana umarni da adalci da kyautatawa da ba ma’abucin zumunci hakkinsa. Ya kamata ‘yan uwa mu sai cewa babu wani salati mai falala da daraja in ba salatin day a fito daga bakin fiyayyen haitta ba (S. A. W.) a ingantattun hadisansa. FALALAR KALLON MACE. Muslim ne yarawaito. TAMBAYA: Salatin Annabi guda nawa ne? An karɓo daga Abdullahi Ibn Mas’ud (RA) haƙiƙa Manzon Allah (S.A.W.) Salatin Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi wa Salama, daya ne daga cikin manyan Ibadu, kuma addu’a ce daga cikin addu’o’i masu amfani duniya da lahira, kuma yana daga cikin abubuwan da ke nuna cikkakiyar soyayya da girmamawa ga Annabi SAW, kuma hakki ne daga cikin hakkokan sa Sallallahu Alaihi wa Sallam. Aired. Annabi Ayuba (a.s) Masu Saurare Assalamu Alaikum barka da warhaka barkan mu da sake saduwa da ku a cikin wani sabon shiri na hikaya da hikimomi wanda a cikin sa mu ke kawo muku kissoshi da su ka zo a cikin alkur'ani mai girma musamman ma na Annabawa da waliyan Allah da ma wadan da… Penulis tafarkintsira. ( Log Out /  Allahmumma salli ala kaukabi sirrihi. Imamul Fakihani, ya ce “wurin da aka binne Manzon Allah (SAW) ya fi sama ya fi kasa”. Khudubah. January 22 at 10:46 PM. Ayau Ma Muna Dauke Da Wata Sabuwar Wakar Da Shahar... Kamar yadda shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin hotuna masu inganci waɗanda suka fi ɗaukar hankulan shafukan sa... Wannan bidiyo dai zai baka mamaki sosai ganin yadda ƴam mata su ɗauki wannn rayuwa da dogon buri. BRTV FM, Borno 07:50AM - … 1-Wanda yayiwa Manzon Allah (ﷺ) Salati ya cikasa Umarnin Allah ne dayiwa dukkan masu imani. Aired. Tsira da aminicin Allah su tabbata a gare shi da alayensa zababbu da sahabbansa masu da’a da masu bin su da kyautatawa har zuwa Ranar Sakamako ranar da mutane suke shiga Aljanna saboda yi wa Annabi (SAW) salati. Ya fadi cikin salati gare shi cewa: “Wanda ya ce: “Allahumma salli ala ruhi Muhammadin fil arwahi wa ala jasadihi fil ajsadi wa ala kabarihi fil kuburi.” Zai gan ni a cikin barcinsa, wanda ya gan ni a cikin barcinsa ya gan ni a Ranar kiyama, wanda ya gan ni Ranar kiyama zan cece shi, wanda kuma na cece shi, zai sha daga tafkina kuma Allah zai haramta jikinsa ga wuta!”. Daga Ibrahim Sheme, SUNA: Salatin Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wa Sallam: Matsayinsa Da Fa'idojinsa Da Sigoginsa MARUBUCIYA: Hajiya Hajara Muhammad SHARHIN LITTAFI: Littafin Koyon Salatin Annabi Cikin Sauki 2 – Kaso na biyu : Wadanda sun san wadannan abubuwa, kuma sun kudurce su, sun yarda da su, don haka suka rungume ta suna yi, to wannan hukuncinsu yana ga Allah, amma dai alal hakika suna kan hadarin barin musulunci, saboda yarda da wahayin ibada ne bayan Annabi … SALATIN ANNABI S.A.W •Yana hana tsufa •Yana kawo kyakkyawar cikawa •Yana kawo arziki •Yana kawo sutura •Yana kawo ni'ima •Yana kare hadari Wata rana Manzon Allah (SAW) ya fada wa sahabbansa game da salatin da Jibrila (AS) yake masa gaskatawa ga fadin Allah Madaukaki: “Lallai Allah da mala’ikunSa suna salati ga Annabi…” ya ce “Jibrilu ne ya jinkirtar da ni yana yi min salati, salatin da babu wani da ya taba yi min gabaninsa.” Sai Abubakar (RA) ya ce: “Yaya salatin da yake yi maka take ya Manzon Allah?” Sai ya ce: “Yana cewa: “Allahmma salli ala Muhammadin fi awwalina wal akhirina wa fil mala’ul a’ala ila yaumind din.”. KADAN DAGA CIKIN FALALAR SALATI GA ANNABI (ﷺ). FALALAR SALATIN ANNABI Sallallahu Alaihi Wa Sallam.. Yan uwa musulmi .... Mu dage wurin yiwa ANNABI SAW Salati da hailala gaba daya . KITAABUL FAWAA’IDI FIY FADLIS SALATI ALAN NABIYYI {S.A.W.} Change ), You are commenting using your Google account. ... 09 FALALAR SALATIN MANZON ALLAH SAW DR NAZIFI. Ana son yawaita karatun al-qur'ani da addu'o'i ko sauraransu ta hanyar radio. Ku yi salati a gare shi kuma ku yi sallama domin amintarwa gare shi.” Ya bayin Allah! FALALAR SALATIN ANNABI S.A.W. Kamar yadda sunan sa ya faɗa, littafin ya na magana ne kan muhimmancin salatin Annabi (SAW). Aired. Manzon Allah (ﷺ) ya ce, “Sallah haske ce”[Muslim ne ya rawaito shi]. Wannan littafin zai ilmantar da duk mai karatu a wannan ɓangaren. Change ), You are commenting using your Twitter account. Yan uwa musulmi Mu dage wurin yiwa ANNABI SAW Salati da hailala gaba daya.... magani ne ga duk masifun duniya da lahira ne gaba daya. manazarta. Hakikanin sanin Annabi shi ne: Idan kuna son ku kasance ababen so ga Allah na gaskiya, to ku so ni, ku bi ni, sai Allah Ya so ku, saboda son da kuke mini. 2015 Tafseer Cast. Khudubah. Dr. Abdullahi Usman Gadon kaya Falalar Tasbihi MP3. ... (RA) ya ce: “Manzon (ﷺ) ya ce: “Lallai daga cikin mafiya falalar ranakun ranar Juma’a ce, don haka ku yawaita salati a gare ni a cikinta. Babu makawa a yi bayanin wannan kalma dalla-dalla. Domin salatinku gare ana bijiro min da ita. Wata Falala Mai GirmaTa Salatin Annabi {S.A.W}_Wata Rana Mala'iku Guda Hudu Sukazo Gurin Annabi {S.A.W}Mala'ika Jibrilu Yacewa Annabi Duk Wanda Yayimaka Salati Goma Nizan Kama Hannunsa Naketarar Dashi Takan Siradi Ranar Tashin Kiyama}{Mala'ika Mika'ilu Yace Nikuma Zan Shayar Dashi Ruwan Alkausara}{Mala'ika Israfilu Yace Nikuma Zanyi Sujjada Agaban Allah Bazan Tasoba Harsai … FALALAR ISTIGFAR, DA KUMA ISTIGFAR WANDA YAKE SHUGABA GA KOWANE ISTIGFAR: ----- Annabi (S.A.W) Yace: Shugaban istigfar shine kace: Allahumma Anta Rabbi la'ilaha illa Anta, khalaqtani wa ana Abduka, wa ana ala ahdika wa wa'adika masta da'atu, A'uzu bika min sharri ma sa na'atu, Abu'u laka bini'imatika A Layya, Wa Abu'u bizanbi, fagfirli-fa innahu la… SBM APPS Books & Reference. October 30, 2020. Kuma yana daga cikin son sa (SAW) yi masa salati da yi masa hakikanin biyayya. Da sonka na gaskiya ne za ka bi Shi, Domin mai so, mai biyayya ga masoyinsa ne.” Allah Madaukaki Ya ce: “Lallai Allah da Mala’ikunSa suna salati ga Annabi, Ya ku wadanda suka yi imani! FacebookTweetPinShares Wata Falala Mai Girma Ta Salatin Annabi {S.A.W}Wata Rana Mala’iku Guda Hudu Sukazo Gurin Annabi {S.A.W}Mala’ika Jibrilu Yacewa Annabi Duk Wanda Yayimaka Salati Goma Nizan Kama Hannunsa Na ketarar Dashi Takan Siradi Ranar Tashin Kiyama}{Mala’ika Mika’ilu Yace Nikuma Zan Shayar Dashi Ruwan Alkausara}{Mala’ika Israfilu Yace Nikuma Zanyi Sujjada Agaban Allah … Kidan Kwarya. yace: ” Haƙiƙa mutane da za su fi kusanci da ni rana alƙiyama sune waɗanda suka fi yawaita salati a gare ni” (Tirmizi 446). Browse Pages. dan haka ‘yan uwa mai taimakawa maraye yana da falala da yawa, matsayi babba a aljannar Allah. DITV, Kaduna 04:00AM - 05:00AM Dr Mansur Isah Yalwa Tafseer 1441/2020 . Karanta Yadda ake Yin Salatin Annabi Muhammad (SAW) a Mahangar Sunnah MURYAR HAUSA24 ONLINE MEDIA on September 30, 2019. Don haka hakikanin salati ga Annabi zababbe (SAW), ita ce … Dr. Tahir Inuwa Ibrahim Tafseer 2014; Sheikh Kabiru Gombe Audio Files Page; About; Bayani Kan sabon Shafinmu; Bayani Kan sabon Shafinmu DA Munafukai Irin Illolin da Suke faruwa. 023.FALALAR ANNABI SAW. Haka kuma yana daga falalar ta juma‘a Manzon ALLAH Sallallahu Alaihi Wasallam yace akwai wata sa‘a wanda duk ya risketa yana mai addu‘a to ALLAH zai karbi addu‘arsa. October 17, 2020 0. Idan kana son ka san hakikanin hakkin Manzon Allah (SAW) to ka dubi abin da Allah Madaukaki Ya ce game da hakkin Manzon Allah (SAW): “Ka ce idan kun kasance kuna son Allah, to ku bi ni, sai Allah Ya so ku.” Babu makawa a yi bayanin wannan kalma dalla-dalla. Shehu Mansur Dala - 15/01/2021. Yana daga cikin mafi soyuwan mutane ya kasance mai biyayya gare shi, kuma son Annabi wajibi ne a kan kowane Musulmi mai tauhidi. Duba Sahihul Jami Hadisi na 1977. Allah yayi umarni da mu dinga yi maka salati, to ya zamuyi mu karanta? Godiya ta tabbata ga Wanda Ya zabi zababben Annabi a matsayin mafi zabin Ubangiji na hakika, kuma Ya yi ni’ima a gare shi da kyawawan halaye, Ya sanya shi halittarSa na farko gabanin halittar Annabi Adam kuma gabanin halittar sammai da kasa da abin da yake tsakaninsu da abin da yake cikinsu. Imamul Fakihani, ya ce “wurin da aka binne Manzon Allah (SAW) ya fi sama ya fi kasa”. Lurwanu M. Umar. Kamar yadda sunan sa ya faɗa, littafin ya na magana ne kan muhimmancin salatin Annabi (SAW). Tare da Sayyid Isma’il Umar (Mai Diwani) Ziyarar kabarin Manzon Allah (SAW) tana daga cikin ibadu mafi girma da samun Allahuma salli alah saiyaduna Muhammadu wasallim Dukkan sauran applications da muka kawo domin sauraron lakcocin musulunci suma basa bukatar kunna data. KARANTA KADAN DAGA CIKIN FALALAR RANAR JUMA'A KARANTA MANYAN FARILLAN SALLAH GUDA 14 KARANTA MANYAN LADUBBA AKAN MUSULMI GUDA 10 A RANAR JUMA'A Yiwa Annabi da Iyalan gidansa Salati, sirrin haske ne a Duniya da lahira, dawwama a cikin hakan kuwa yana nufi dawwama ne a cikin lada da samun yardar Allah (S.W.T) Idan ya rike hannunta, sai zunubansu su zuzzube ta tsakanin 'yan yatsunsu". Change ), Komai Zaka Yi, Ka Yi Don Allah, Sai Ka Samu Taimakon Allah! wannan app yana dauke da dan tarihin sahabban annabi guda goma masu bushara. Masu karatu, karatunmu na yau yana dauke da darasi ne cikin sanarwar Ubangiji Tabaraka wa Ta’ala ga halittu bayinsa da Komai Tsananin Shi Kasa Hannun ka Na Dama … Aired. Ana son yawaita karatun al-qur’ani da addu’o’i ko sauraransu ta hanyar radio. Ana son kamewa da yawaita zikiri da salatin Annabi da iyalan gidansa (a.s). In aka ce nasara ana nufin isa ga biyan buƙata, ko samun abinda ake so, in mutum ya ci nasara to ya iya rinjayar ƙalub... Falalar Salati Ga Annabi Muhammad (S.A.W). 3- Wanda yayi Salati Guda ga Annabi (ﷺ) Allah zaiyi masa Guda Goma. ( Log Out /  Sheikh Kabir zango#Salatin Annabi#yabon Annabi#Wa,azi#Majalisi# Kuma Yana hani daga alfasha da abin ki da zalunci (tawaye). Idan ya rike hannunta, sai zunubansu su zuzzube ta tsakanin 'yan yatsunsu". Falalar Ranar Juma'a. Sai ka Karanta Wannan.!!! Sunday, 22 April 2018. Duba Sahihul Jami Hadisi na 1977. IRIN MAGANGANUN DA YA KAMATA A RUBUTA SU DA RUWAN ZINARI: HADARIN MUNAFUKAI A CIKIN AL’UMMA Muslim ne yarawaito. Hakikanin sanin Annabi shi ne: Idan kuna son ku kasance ababen so ga Allah na gaskiya, to ku so ni, ku bi ni, sai Allah Ya so ku, saboda son da kuke mini. Wannan abinda yafaru da fati washa ya... Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son, da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin, Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa, Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai, aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo, Karanta Yadda ake Yin Salatin Annabi Muhammad (SAW) a Mahangar Sunnah, KARANTA YADDA LITTAFIN BIBLE YA TABBATAR DA ANNABTAR ANNABI MUHAMMAD (S.A.W), KARANTA HUDUBA MAI RATSA ZUCIYAR DUK WANI MAI IMANI TA ANNABI MUHAMMAD (SAW), Karanta Hanyoyin Samun Nasara a Rayuwa (1) Cikin Sauki, Rahama Sadau: Ku Kalli Sabon Video da Hotunan Rahama Sadau A Film Din Kudanci na Nollywood, Kalli Rawar da Maryam Yahaya tayi Kafin Ta Shiga Fina-Finan Hausa- Download Video Here, Kalli Sababbin Hotunan Adam Zango Dasuka Jawo Cece Kuce Ashafukan Sada Zumunta-Bude Ka gansu Kasha Mamaki, SABABBIN WAKOKIN ABDUL D ONE NA WANNAN SHEKARAR - NEW ALBUM SAUKAR DA WAKOKIN ANAN, RARARA YA SAKI SABUWAR WAKA MAI ZAFI AKAN ATIKU ABUBAKAR CIKIN ANNABAWA BABU UMMARU. FALALAR SALATIN ANNABI {S A W} Download file Direct link. ... 09 FALALAR SALATIN MANZON ALLAH SAW DR NAZIFI. Wannan batu in aka duba bako ne. Allahumma salli ala misbahi kalbihi…. Hakikanin sanin Annabi shi ne: Idan kuna son ku kasance ababen so ga Allah na gaskiya, to ku so ni, ku bi ni, sai Allah Ya so ku, saboda son da kuke mini. Yana yi muku wa’azi tsammaninku kuna tunawa.”. Abu sa’idul Badri{R} yace muna zauna tare da sa’ad bin Ubadah{R} sai Annabi s.a.w ya zo wurinmu, sai Basher bin Sa’id {R} ya tambayi Annabi s.a.w cewa: ya Rasulullah!!! 2 – Kaso na biyu : Wadanda sun https://www.facebook.com/MuhdAlbarnawi/videos/815044622688450 Annabi (ﷺ) Yana Cewa: Duk Wanda Yayi Salati a Gareni, Allah zaiyi masa Salati Guda Goma. Ana son kamewa da yawaita zikiri da salatin Annabi da iyalan gidansa (a.s). 3. Filename Duration Size Created-Yaya ya kamata Musulmi yaso Annabi: 54:38: 12.5 MB: May 18, 2019: DOWNLOAD: Rayuwar aure mai dadi: 1:13:01: 4.2 MB: May 16, 2019: DOWNLOAD Wannan Dandali Anbudeshine.Danfadakar Da yan uwa MUSULMAI Dan kaucewa Kafurai. Kowane Musulmi ya san matsayin Manzon Allah a addinin Musulunci, amma ba kowa ba ne ya ɗauki salatin Annabi da muhimmanci ko ma ya san menene salatin. ME  CE CE NASARA? Wata Falala Mai Girma Ta Salatin Annabi {S.A.W} Musha Dariya Dole, Labarin Jika Da Kakansa; YADDA ZA A WANKE QODA (KIDNEY) CIKIN SAUKI BA TARE DA YIN DIALYSIS A ASIBITI BA! اَللّهُمَّ صَلِّ عَلَى مُحَمَّدٍ، وَعَلَى آلِ … falalar salatin annabi sallallahu alaihi wasallam da ga bakin dr bashir aliyu umar chief imam al-furqan ... Sahabban Annabi Goma. Madina ta shahara da sunaye daban-daban, wadanne ne? Sunnah TV, Bauchi 10:00PM - 11:00PM Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 2020 Ramadan Tafseer 1441 AH . gabatarwa. FALALAR KALLON MACE. Le Prophète est le point de passage obligé pour atteindre Dieu et il est la source et la cause de la miséricorde divine, la source et la cause de ses bienfaits. Ku zo mu duba tare da ku abin da Shugaban Halitta masoyin Allah ya ce. … 1-Wanda yayiwa Manzon Allah (ﷺ) Salati ya cikasa Umarnin Allah ne dayiwa dukkan masu imani. Fill in your details below or click an icon to log in: You are commenting using your WordPress.com account. da nuna fifikonta akan salatin da Annabi (S.A.W) ya zo da shi, su dai kurum an ce musu salati ne ga Annabi (S.A.W), don haka suke yinta. . ( Log Out /  AIRED ON STATION TODAY. *SIRRIN FATIHA*. Change ), You are commenting using your Facebook account. Manzon Allah (SAW) ya kasance yana cewa: “Idan mutane suka zauna suna yi min salati, sai mala’iku su yi musu laima tu daga duddugensu har zuwa sararin samaniya da hannunwansu da takardun azurfa da alkaluman zinare suna taskance salati a kan Annabi (SAW) suna cewa ku kara, Allah Ya kara muku idan suka budada Ambato sai a bude musu kofofin sama kuma a amsa musu addu’a, kuma Ubangiji Ya fuskance su da fuskarSa matukar ba su shiga wata Magana sabaninsa ba.” Ka fara kallo, ke kuma kada ki sha kunu ki dauke kai. Phone number: 08169784340 COPY RIGHT RESERVED Ba’abawa kowa Izinin Buga wannan littafinba ta kowane Irin hanya, kamar yin Recording, ko photocopy, ko daukan wani shashi daga cikinsa, sai da Izinin marubuci. Imamul Fakihani, ya ce “wurin da aka binne Manzon Allah (SAW) ya fi sama ya fi kasa”. ... Sannan daga karshe mukama salatin Annabi muyi tayi, a ko ina muke kuma ko cikin wane hali muke. AIRED ON STATION TODAY. Khudubah. Karanta Yadda ake Yin Salatin Annabi Muhammad (SAW) a Mahangar Sunnah MURYAR HAUSA24 ONLINE MEDIA on September 30, 2019. Malam Umar Mai Ta Annabi Dalibin Ashabul Kafi Warraqim Inda Yake Fadar Girman Manzon Allah S.A.W Assalamu alaikum wa rahmatullah, Wannan sabuwar manhajja team abyadapps ya akwo muku domin ku saurari lakca mai taken Falalar Tasbihi tare da Dr. Abdullahi Usman Gadon Kaya Kano. Fatiha Surace Mai Girman … Diterbitkan April 22, 2018.

Vegan Anzac Biscuits No Sugar, Faire Une Sèche Femme, Emmy Awards Meilleure Série, Jeu De Société Solo 2020, Mulan 2 Film 2020, Marinette Et Adrien Amoureux, + 18autresvente à Emportersoup & Juice Bourse, Cojean Madeleine Autres, Zhu Zhu Pets Comment ça Marche,

0 0 vote
Évaluation de l'article
Partagez sur vos réseaux sociaux :
0 Commentaires
Inline Feedbacks
View all comments